Hausa NovelsM SHAKUR NovelsMatan Ko Mazan Hausa Novel

Matan ko Mazan 16

Sponsored Links

💫MATAN?? Ko MAZAN??💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE 1️⃣6️⃣
As usual da asuba yatashi yawuce bayi wanka yayi yafito ya shirya tsaf cikin jallabiya sannan yazo bakın gadon yatadata ta hanyar dagota yana kallon her sleepy face yace “Hadiza” bude idanunta tayi takalleshi ahankali, softly yace “tashi kije kiyi wanka kiyi salla, fix something for breakfast and get the kids ready for school” dudda baccin dake idanunta but jin ayyukan daya lissafo mata saida tabude baki zatai magana saikuma tai shiru tunawa da fadan Anty Jams, ga mamakin Nura dan he was expecting her to nag sai yaga ta gyadamai kai tace “to” wani irin sweet smile yasaki baisan lokacin daya sumbaci goshinta ba yamike yawuce yafita daga dakin Hadiza tabishi da kallo wani wutan sonshi na ruruwa aranta, tana zaune awajen taji yabude kofan dakin Ummi wani irin bakın ciki taji yataso mata batasan sanda ta runtse idanunta gam gam ba, kasa motsi tayi awajen chan saitaji yabude kofan yafita ahankali ta tashi tawuce bayi tayi duk abinda zatayi tafito ta shirya cikin wani jean da riga mai kyau tasa dankunne tai salla tafito tana zuba kamshi tayi dakin yaranta Anty Jams tagani tana shafama Aman datama wanka mai, kallo daya tamata tadauke kai maida kofan Hadiza tayi tarufe tazo wajen ahankali tace “ina kwana Anty Jams” sabida Aman Anty Jams tace “fine” takalli Aman tace “greet Momy ka” batare daya kalli Maman ba yace “good morning Momy” shafa fuskanshi Hadiza tayi tace “morning Son” karasa sakamai kaya Anty Jams tayi tace “jeka wajen Amali” wucewa yaron yayi yafita daga dakin Anty Jams tamike zata fita dasauri Hadiza takama hannunta tace “Anty Jams idan kikai fushi dani rayuwan zata kara zama baki kırın agreni, the husband i have dazan iya magana dashi shine yasani in this situation, I can’t tell my friends abinda yasameni they will just laugh suce banida any influence agidana, kene komi nawa Anty Jams dan Allah kiyakuri, Anty Jams wlh, wlh naji maganan ki, I tried so hard jiyan nan na danne nakasa, look at it fa nashiga kitchen nama mutumin nan abincin dayay shekaru yana complain banamai, saiya dauka yabama wata is it fair? Nura namin mugunta da baki gani sabida anganshi shiru shiru? Anty Jams I can’t pretend to even save my own life maisa kikeso nayi pretending kaman everything is cool? Why do you want me to pretend as if is okay yadauki abincin dana dafamai, na zubamai yabama shegiyan butulun yarinyar chan eh? Why do you want me to pretend??” Juyowa Anty Jams tayi dasauri takalleta ta hanyar rage murya yanda babu wanda zai jiyosu tace “sabida as a woman dole ki koyi pretending, faking it da sauran su you have to learn ai shine kissa da kissisina, yanzu take a look at this girl ba lallai bane tanason yaranki tsakani ga Allah ba but yanzu idan zaki shekara kina gayama Nura Ummi batason yaranshi bazai taba yardaba why? Because dudda tana yar kauye ta iya wasan? Agaban babbansu zata iya nuna tafison yaran nan sama da rayuwanta, Hadiza u are educated but u lack wisdom, bakida hikima ko kadan, bakida dabara bakida wayau, waya gayamiki being real pays a zamanin nan da ake? Kowa is faking it pretending to be who he’s not, Allah kadai yasan waye mu sabida shine kadai yake duba zuwaga zukatanmu, you always allow your heart to control you baki using kanki, head is a monster while the heart is a toy very fragile, wani zubin is good to use head, idan u wanna catch Nura a palm na hannunki you need to stop showing him kin tsani yarinyar nan, and you have to stop being razz, loud and mahaukaciya like attitude nakin nan, yanzu yanda kike so hyper nan yarinyar nan bazata taba fito da true colors nata ba sabida Nura yaganta for who she is, amman idan kinaso to expose her inner aim you need to calm down make peace da kowa the ball is in your court har yanzu, wlh Nura na sonki Hadiza, I keep saying it kada ki bari soyayyan nan ya gushe, control anger naki, learn to swallow pride da kishinki sometimes not everything must be said, ki iya kissa da kisisina ki iya buga siyasa, idan kika kara all this attribute akan knowledge dinki wannan yarinyar saidai tazama yar kallo agidan nan wlh kinajina”? Ahankali Hadiza ta gyadamata kai, saikuma ahankali tace “Anty Jams yanzu yau saina bata breakfast na safe”? Gyadamata kai Jams tayi tace “da nine kema dakaina zanje nakirata bazan bar Nura yakirata ba, Hadiza show this girl she can’t play with you, Kece the real mastermind na game din nan, you set the rule, Nura is yours kinaji, ki nunama Nura love agabanta itama ta shaka, nasan hala tanachan maybe tanajin dadin kunyi fada yau Show her keda Nuri baku iya fushi da juna kinji” Dan murmushi Hadiza tayi abun na shiganta tace “to, yanzu mezan dafa for breakfast”? Anty Jams na mata wani kallo tace “Hadiza ohh Allah, da gaske kin dawo tantiriyan yar iskan yarinyar kin manta girke girken abincin safiya dakikeyi agidan ubanki ko to jeki tambaya YouTube, shegiya rubabbiyan fandararriyan yarinya” dariya Hadiza tayi tawuce tafita daga dakin tana hararan kofan dakin Ummi tadauka kasa.

Kitchen tashiga tafara aiki, bawai wasaba jitake kaman ta kurma ihu kaman zata zare haka takeji, dudda tanada kitchen tools that made cooking so easy but nahhh! She hate this cooking thing, tana cikin kwashe chips daga air fryer akai hugging nata tabaya dasauri ta juyo hada idanu sukayi da Nura da sauri ta turomai baki kaman yar yarinya tace “good morning” wani irin murmushi yamata dake kashema Hadiza zuciya yace “sannu da aiki Madam Boss Lady, Hajiya Hadiza damusan gida” murmushi tamai saikuma tace “bahaka kakeso na shiga kitchen naita wahala ba look at the way naketa zufa? Nuri why all this stress bayan Allah ya horemana baka ganin yanda business partners naka a living agidansu, why at my age and stage of life zan dinga shiga kitchen when I can hire the Guinness world record breaker Hilda tazama cook dina agidan nan ko wata or wani famous Chef, when the money is not an issue why stressing me Nuri?? Look at yanda nake zufa is it fair?” dasauri Nura yasaketa yana wani kallonta from head to toe saikuma yarike baki yace “dole nasaka miki AC guda uku a sabon kitchen dinki na sabon gida come here my lioness” sai kawai yajawota jikinshi taredakai hannunshi yana sharemata dan zufan daya keto mata daga goshi yace “bari me kikeso natayaki yi?” Bata tabajin dadin tambayanshi kaman na yau ba dudda tasan he’s just trying to block maganganunta ne yasa dasauri ta rungumeshi kaman zata shige jikinshi tace “just kaimin flask dinnan dinning kazo kaji” sakinta yayi yace “to Madam” daukan flask din yayi like a gentleman yawuce yafita dashi yakai dinning ya ijiye ya tsaya daganan yana kallon yanda take aiki a kitchen tana yatsine fuska yana fada da every tool dazata dauka he just wish Allah sa tadaure ahaka and he feels like appreciating and encouraging her, dan jim yayi saikuma ya ciro wayanshi daga Aliiyu ya shiga danne danne Hadiza na cikin aiki a kitchen taji wayanta yayi kara dasauri ta ijiye abinda tarike tazo kan island tadauki wayan kawai taga alert of 5M from Nura ansa narration as gift, dasauri tajuyo da kanta hada idanu sukayi yadan dagamata gira dawani irin sauri tazo kawai ta rungumeshi tace “Thank You Nuri na, you are just the best husband” murmushi yamata yace “and you are the best stubborn wife” dariya tayi kaman ba itaba taja hannunshi tace “kasan menene Nuri inaso nayi running sales na duka items dake shagona 30% off, nasan customers dina will rush everything zasu saye tass inaso nakawo new designs na kaya da turaruka harda kudin nan daka bani zan kara in kawo new abubuwa da yawan gaske nadan kara furnishing shagon, sales din saiya zama strictly online sales no walk in sabida muyi gyare gyaran da fentin da kyau” Gyadamata Kai yayi yace “okay Allah bada sa’a, if you need more fund along the line just let me know” murmushi tayi tare suka karasa aikin suka fito da komi yaran da Anty Jams suka sauko adan kunyace Nura ya gaidata zai wuce sama Hadiza takama hannunshi ahankali tace “Ina zaka?” Yana kallon kwayan idanunta yace “zan kira Ummi muyi breakfast” wani kalan daci taji aranta amman saita daure tajawoshi tazaunar dashi tace “don’t worry I will call her ai komi yawuce, nariga namaka alkawari dakai da Anty Jams I will never cause trouble again” Sosai Nura ke kallonta, murmushi Hadiza tamai tashafa kirjinta tace “trust me” tamike tawuce staircase Nura yabita da kallo tundaga kan staircase tafara kwalama Ummi kira, “Ummi, Ummi baki tashi bane breakfast is ready” sakın baki Nura yayi hakan yasa Anty Jams tace “Hadiza is a good person Nura kawai tana sonka ne over, and is not easy coping with kishiya but zaka gani eventually komi zai daidaita just try and be just, sannan caution duk wacce zatai misbehaving” gyadama Anty Jams kai yayi.

Hadiza tana kaiwa gaban kofan ta tsaya tai jim saikuma takai hannu ahankali zata bude kofan Ummi tarigata budewa hada ido sukayi da sauri Ummi tasauke kanta kasa ahankali tace “Anty yakuri ina cikin bayine dakike kirana ina kwana, gani” Hadiza dake kallonta daga sama zuwa kasa hijabine ajikinta jitayi kaman ta shaketa tadai daure iya daurewa tace “bismillah zomuje muyi break” dadan sauri Ummi tadaga kanta takalli Hadiza, Hadiza tace “muje mana, kosaina kama miki hannu”? Dasauri Ummi ta girgizamata kai Hadiza tajuya zata wuce dan she can’t stand looking at the girl dasauri Ummi takama hannunta ahankali tace “Anty” tsayawa chak Hadiza tayi batare data juyoba, fitowa Ummi tayi daga dakin gabaki daya tareda jawo kofanta tarufe ahankali Ummi tace “Anty dan Allah kiyakuri kome namiki ki daina fushi dani, gidan nan gabaki daya ba dadi idan ranki yana abace, wlh niba muguwa bace ko butulu bazan taba cutardake ba, bansan dawo da magana baya amman ban auri Babban su Amal dan cin amana ba na au…….” Dasauri Hadiza tace “kin aureshi dan kina sonshi ne ko?” Tajuyo tazubama Ummi idanunta dahar sun kada sunyi ja hakan yasa Ummi tayi shiru, murmushi Hadiza tasake kakalowa tace “ai kin sanar dani ranan nan wuce muje muyi breakfast” Hadiza ta fizge hannunta tayi gaba da sauri cus idan takara 2secs zata iya hallaka Ummi halan, ba karfi a guiwan Ummi tashiga saukowa har kasan Nura yabisu da kallo yanajin wani kwanciyan hankali zuwa Hadiza tayi tazauna kusada shi Ummi tazo taxauna kusada Aman bayan ta gaida Nura da Anty Jams Nura sai kallonta yake yana murmushi Hadiza na lura dashi, zubama kowa abinci tayi ta zubama Ummi ma, Nura sai mamaki yake aka shiga cin abinci, da gangan Hadiza tawani kwanto jikin Nura tana nunamai ketchup dake gefen lips nata tace “Nuri ohh noo sharemin ketchup a saman bakina” batare daya kawo komiba ya yagi tissue yakama kanta yashare mata yace “har yanzu baki daina shan ketchup ba saikace wata yar Karaman yarinya” cikeda son gumama Ummi Hadiza tace “ni ai babyn kane har yanzu right” adan kunyace Anty Jams tace “Ana kirana awaya nidai bari naje sama nasan su Batool ne” dariya Hadiza tayi tasa chips abakinta tawani yi grabbing face na Nura unexpectedly tace “haaaaam bude bakinka kaci” dan kallon yaranshi Nura yayi dake magana da Ummi datayı kaman bataga komiba tana dan hira dasu tana basu chips nasu abaki, cikin whispering cikeda kunya Nura yace “wat is this Hadiza? Children are he……” kafin yakarasa maganan tawani manna bakinta kan na Nura ta turamai Irish din ciki cikeda iskanci, wani kalan wawan kwarewa Ummi tayi dasauri Nura ya juyo yakalleta yana hadiye chips din da Hadiza ta zubamai abaki dayawa bakinshi yacika tam yace “ummm sorry Ummi” maganan shi ma baya fita da kyau, zai bata ruwa Hadiza tarigashi tace “ga ruwa Ummi sannu halan su Aman sukasa kika kware” karba Ummi tayi daidai lokacin schoolbus na zuwa kwasan yaran yazo duk suka mike from dinning kowa najan lunchbag nashi, Nura yatashi yakaisu waje suka fita Hadiza ma ta tashi daga dinning din tayi wajen kofa akabar Ummi kadai awajen atare suka shigo falo suna shigowa kaman ba Hadiza ba tawani tsalle tahau bayan Nura tana ihu kaman yar karaman yarinya tace “kaini dakina Nuri muje muyi wanka kaine zaka saukeni a shago yau I don’t feel like driving” dan satan kallon Ummi Nura yayi kanta akasa ga Irish agabanta daba wani ci takeba ba yanda ya iya yace “muje” dan baiso yace tasauko yabata kunya ga Ummi awajen suka wuce sama Hadiza na counting step, “bene one, bene two, bene threee…waiii Nuri shillani zan fadi…….” wani hawaye masu dumi Ummi taji sun zubomata daga idanu, kawai saitaji yau kaman ita bakomi bane awurin Nura ba, sai taji wani tsoro, shakku da fargaba sun dirku aranta na kada yazo yasaketa fa dama Hadiza tabata 2weeks gashinan sun shirya yasoma mantawa da ita sai wasan soyayya suke agabanta itada bata taba ganin ya goya Hadiza ba tunda take gidan nan, share fuskanta tayi da bayan hannu dasauri, tama kanta alkawari koma menene tashigo gidan nan kenan Billahillazi La’ilahaillahuwa, zatai kome zatayi Nura itama yasota sama da yanda yake jinta aranshi yanzu, duk yanda taso kada tayi kuka kasawa tayi dan wani daci daci takeji tundaga bakinta har duka jikinta kaman taci shuwaka ganin yanda Nura no even send her today soyayya da wasa sukeyi agabanta, haka ta dinga taba abincin tama kasaci sai kawai ta tashi tayi clearing table din takai komi kitchen tashiga gyara kitchen din just to forget dacin datakeji.

Har daki Nura yawuce da Hadiza tana bayanshi sai dadi takeji kaman an mata busharan Aljannatul Firdaus, ga mamakinta bayi yayi da ita daidai zai bude kofa tace “ai nayi wanka sauke ni anan Nuri” batare daya sauketa ba ya bude bayın yashiga yace “nima ai nayi wankan but ba cewa kikayi muje sama muyi wanka tare ba” yayi maganan yana shiga ciki da ita dasauri ta diro daga bayanshi zata wuce tafita ya fizgota tareda mannata abango yace “dawo nan” dasauri takalleshi zatai magana yakai yatsanshi kan lips nata hakan yasa tayi shiru kafin gently yakai hannunshi yashiga cire boturan riganta dasauri takama hannunshi tace “Nuri wai mezakamin? Wlh nagaji Nuri you know very well ni ban wani cikason takura ba tun farkon aurenmu why all of a sudden kadawo this type? Kayi shekaran jiya, kaji jiya yanzun kuma again haba Nuri”? Yana kallonta yace “mesa bakiso? Bani miki dadi ne”? Wani takadirin kallo tamai saikuma ta turo baki tace “ni har yawa dadinka yakemin, kawai Nuri na tsani nayita jika gashina ne every now and then kasan I can’t blow dry gashina dakaina ni kenan kullum naita zuwa saloon sabida kar gashina yayi tsami har yanzu gashina da danshin ruwa fa na dazu” bakinshi yakai saitin nata murya chan kasa yace “koma mezakice kice u can’t escape, I must f*ck you abayin nan aike kika kunnani” Hadiza naughty dariya tayi tace “sannu fire, you such a bad ass man Nuri wlh ka lalace, you’ve rotten” wani fizgota yayi jikinshi yana jan jeans nata kasa saikuma ya mannata abangon yana daga hannunta sama ya danne a tiles kawai yasakin musu shower na ruwan sanyi, ihu Hadiza ta tsandara Nura ya kyalkyace da dariya yana sliding in, Hadiza tace “you so wicked Nuri, ga cold water gaka kuma habb…….” Kasa magana tayi sabida wani twist and turn da Nura yamata aciki sai kawai ta kankameshi, almost 30min suka bata abayin sannan sukayo wanka suka fito zama yayi bakın gado kusada ita yana kallonta tana shiryawa yace “zanje na dauko Hajiya nadawo da ita nan gidan kaman daga sama Hadiza taji maganan wlh saida gabanta yafadi dasauri takalleshi, yana kallonta yace “please don’t give me any more trouble kinji Hadiza? Hajiya bata da matsala, idan tazo just apologize to her and komi yawuce okay” gyadamai kai tayi ahankali tace “tom” murmushi yayi daidai yagama sa kaya yamike yace “yi maza ki karasa shiryawa ki sameni awaje bari nama Anty Jamila sallama” gyadamai kai tayi yana fitowa dakin Ummi yabude yashiga but bata ciki saukowa yayi dasauri jin motsi a kitchen yasa yayi kitchen dasauri adaidai kofa ya tsaya juyowa Ummi tayi takalleshi suka hada idanu ahankali tace “barka da fitowa” saikuma ta daukekai tacigaba da goge gogen datake, jin yayi shiru yasa batare data kalleshi ba tace “me kakeso nadafa maka yau”? Sosai Nura ke kallonta she looks so cold yau, shiga kitchen din yayi yakarasa inda take ya tsaya dab da ita normally yazo close to her like this tana daina aikin datake amman wannan karam saita cigaba da sauri sauri ma, ahankali yace “Hajiya Ummi” batare data daina abinda takeyi kota kalleshi ba tace “uhm na’am, nace mezan dafamaka y…..” hannunta daya kama yarike yasa takasa karasa maganan ta tsaya chak batare data juyoba, murya Chan kasa dake kashe zuciyan mace yace “meya faru baby na? Fushi kike da mijinki eh Ummi na? Akalleni mana” ga mamakinshi fizge hannunta tayi da gudu tawuce kofan kitchen tabude tafita backyard taje wajen bango kawai ta kifa kanta abango tana kuka kaman yar yarinya yana jiyota daganan kitchen, ijiyan zuciya Nura yasauke aranshi yace “ijiye mata biyu ashe is this energy draining, double responsibility, double valaba” wucewa yayi ahankali yabita yaje inda take tana kukan ahankali yadagota yace “waya tabamin ke menene menayi ma gimbiyar matan duk duniya?” Cikin kuka Ummi tace “bakamin komiba ni kawai kewanka nakeyi” saura kadan Nura ya kwashe da dariya yadai daure yayı shiru dan yasan kishin yanda ya goya Hadiza agabanta suka barta dinning ita kadai kesata kuka, cikeda dabara kaman dan yaro age dinta yace “to ai ganinan yau ni nakine ke kadai, haba Babyn Nura, Hajiya Ummi ikon Allah, eh ya isa daina asaran hawayen nan please” yayi maganan yana goge mata fuska wani kalan narkewa tayi ashagwabe tana kallonshi tace “kana sona Dadyn Amal”? Dasauri yace “mesa kika tambaya wannan tambayan”? Kaman zata fashe da kuka tace “ni kabanı amsa” murmushi yamata yayi cupping face nata yace “ina sonki sosai Ummimy, Ummuke Matar Nura” murmushi tamai tace “to shikenan” hugging nata yayi gently to his chest yana patting bayanta yace “kada ki kara tunanin bana sonki kinji shaidan ne now stop crying kimin girki mai dadi yanzu zanje na dauko Hajiya, kada ki kara tunanin bana sonki” gyadamai kai tayi cikin muryan dake sosarai tace “jinin jikina, ruhina da gangar jikina sun riga sun kamu da tantsagwaran tsantsan kindirmon sonka Baban Amali, naduba gabas kainake gani, naduba yamma kainake gani, naduba arewa kainake gani nakuma duba kudu kainake gani, Baban Amanu kasan da cewa rayuwana tariga tasoma ginuwa akan kifiyoyin tafarfashashen sonka dasuka chaki zuciyana? Ayanzu haka danake maka magana tsokan zuciyana da jinin dake cikinta sun riga sun kulla babban alaka nahar bayan rayuwa da kifiyoyin sonka, ina mai tabbatar maka Ummi bazata rayuba idan babu Noor dinta, Baban Amali da Amanu ina maka tatacchen so da babu ko gudan tsaki acikinsa!” Matseta sosai Nura yayı yanajin sonta na ratsa every bit of him murya chan kasa yace “Ummi koda ace soyayyan daname miki nada tsaki ballema babu, to kalaman nan naki sun tache tsakin tass! Inason Zainabu Abu Hajiya Ummi ikon Allah” murmushi tayi dayaji sautin sosai ajikinshi har yayi calming nata down sannan yasaketa yakama hannunta yace “kınada account kuwa”? Girgizamai kai tayi alamun a’a, yana jinjina kai yace “gobe to idan Allah yakaimu zan kaiki saiki bude akwai tukuicin dazan baki, wannan kukan dakikayi saida tukuici” murmushi tamai tace “godiya nake” yana rike da hannun nata yace “mujeto” binshi tayi suka koma kitchen yace “bye” bye tamai yawuce yafita daga kitchen din Hadiza yağanı a falo ta hade rai amman bai kulata ba yayi sallama da Anty Jams bayan ya ijiyemata raps na kudi already akwai direba dazai kaita airport dan 9 zata fita sannan suka fice Hadiza sai daga murya take sabida Ummi taji, har shagonta Nura yakaita sai dadi takeji tana wani soyewa dashi sabida yan plaza su ganshi tasa yafito yashiga shagonta baxaiyi karya ba business wise Hadiza is good, business nata sai booming yake wlh and he’s really proud of her sake rakoshi tayi ya shiga katon jeep nashi yatafi.

Please Ladies stop being sentimental akaratun nan just be neutral, every character in this novel is to teach you something badan kuji bad nayi rubutun nan ba kodan na raba kanku dan group dina yadawo mini arena na fada, gbas gbos everywhere😂 dan Allah kudaina just read, learn and ku gyara gidajen auren ku❤️.

Yanzu fa ana zuba kishine anan wato kowa na zuba nashi salon, anyways I am loving this new Hadiza fa😂😂😂 but Ummi ma tarike wuta, I must give it for her resilient nature, the fear na loosing Nuri is there but the gurl keep pushing sai tying all the knots take and I sincerely hope kuna daukan karatun nan.

Love you feel free to chat me up if you have anything to say 07012181461.
Whatever you do ki tabbatar kin shiga class Dina na MATAN AURE❤️❤️❤️

Leave a Reply

Back to top button