Hausa NovelsM SHAKUR NovelsMatan Ko Mazan Hausa Novel

Matan Ko Mazan 34

Sponsored Links

💫MATAN?? Ko MAZAN??💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE 3️⃣4️⃣

Lokacin sabunta BUDURCI yayi…Lokacin sake HONEYMOON yayi…Lokacin dawo da martabar SOYAYYARKI da maigida yayi Shi lokacin AMARCI yafi ko wani lokaci dadi a rayuwar aure…shiyasa yau NASARA NERA ke gabatar muku da SABON package dinmu wato VIRGIN AGAIN VIRGIN AGAIN package ne na musamman ga duk wacce kaddara ta gifta ta rasa BUDIRCINTA Wannan package ya k’unshi 🔥Powder 🔥Steaming herbs 🔥Gel 🔥liquid Me kike jira??? idan ma aure zai k’ara kina da damar kasancewa daidai da amarya, idan kuma haihuwa kikayi zaki iya daidaita kanki kafin resumption, in kuma bazawara ce kin samu damar tashin kan ango🔥🔥 Me kuke jira??? Virgin Again wato sabon budurci munyi shi ne don min matan aure dage fama da matse war gaba ,kaman matan da suka haihu,ko kuma matan da Allah ya hada da kaddarar fyade. Bayan matsi da ya keyi yana maganin Infection.
07064487800
https://chat.whatsapp.com/IPh3BxIWPT6D9QsS49DkfB
Our FLAT TUMMY PACKAGE is made with ingredients such as honey, sip and lipton and results is achieved within a maximum of 50days …Yes its no magic, not 5days …50days of FLAT TUMMY JOURNEY….would you like to join the flast tummy gang?

Send us a DM NOW!!!

34
Bayan Wata Daya.

Tafiya tai tafiya rayuwa taja, tunda Hadiza tazo gidan Baba wannan routine din nan Baba yake bitamata kullum yaumin, babu randa bazasuyi karatu ba, kowani abu kotanaso kobataso bata isa tace bazataci ba, zaman gidansu yasa taga life from a different angle cus Baba technically shows her kudinta is trash a inda yake dan bai mata amfanin komiba, at the same time itama tai regretting so many things, cus zata iya cewa business dinta da jikinta dasu Amali kawai take kashema kudin, chanza mota, siyoma yaranta designers outfit na yara she neglected gidansu, bawai sabida rowa tai neglecting ba but sabida taga Nuri namusu komi, sai yanzu data shigo gidan tai zaman gidan saitakeji inama ita ta buge gidan gabaki daya an chanza gini, ta zuba air conditions da sauransu dudda tasan ba lallai Baba ya yarda ba, then she remembered ko kafin Baba ya yarda da motan da Nuri yasayomai saida aka kai ruwa rana but dudda haka maybe da Baba yafi zama comfortable da cin kudinta than na mijinta and funny enough ko Mama or Baba basu taba rokonta wani abubu, so taga rayuwa outside abinda tayi and she must say she has not been a good daughter to them wlh nor a good mom to yaranta, abubuwa alot made her to reflect back and ask kanta what is wrong with me?? Inata rayuwane all this while kaman tinkiya, infact I have no right to blame Ummi sabida yarana na sonta wlh wlh nine nasa suka sota sama dani mahaifiyarsu gashi yau wata daya kodan kewanta basuyiba balle suce akirata suyi magana da ita,abun yadameta matuka.
Ko kofar gida bataje ba tun bayan tashigo gidan nan ta iPad nata take monitor business nata da daddare dan bata samu ta zauna kota huta through out da rana, tunanin Nura da yaranta ya addabi zuciyanta takira Nura amman number shi baya shiga, WhatsApp taga yayi blocking nata, IG ma dan business page nashi na real estate business nashi a IG taje ta duba she can’t find d page shima yayi blocking, batada any means na ganin yaranta, kowa na gidan ya tauysaya mata but tasasu in a position da kowa kunyan kiran Nura yake sabida abinda ta aikata, but bala’in tausayinta suke barinma ranan data basu labarin abinda Zeenah tamata inda Mama tace yamata daidai it serves her right amman fa sun tausaya mata kuma ba Mama kadaiba hatta Baba duk suna mata addu’a kan Allah yasa Nura ya komar da ita kafin tagama Idda dan Nura mutum ne da kowa zaiyi sha’awan auren shi da diyarsa, gashi tana masifan kewan yaranta, for the first time in her life saitaji tai nadaman yanda yan uwan mijinta da mahaifiyarsu bata shiru dasu da nan nan ko Meena saita kira zata samu tai waya da yaranta abin ya taba mata rai sosai, ta wajigu kuma tagane ta tafka shirme karatun da Baba ke kara mata yakara samata tsoron Allah da tsantsan nadama aranta kullum sallan darenta saitayi addu’a kan Nura yakomar da ita dakinta, aurenta da rufin asirinta dan duk business da kudi is all trash idan ba namiji.

Yauma kaman kullum ta tashi tayi duka abubuwan datakeyi ta daura ruwa awuta taji da kanta da cikinta na ciwo wanda tun jiya da daddare taji hakan amman datai bacci ta tashi bata karaji ba sai kuma yanzu datake kitchen din nan.

Iza ruwan tayi tamike tsaye ahankali saitaji maranta ya rike sosai mamaki tayi period zatayi ne to ko shine ai bata ciwon mara haka, daurewa tayi tana dafa bango ta lallaba tafito daga kitchen din tana fitowa kaman ance oya kara tafiya mugani kawai kafanta ya rike tana ganin jiri d next thing kawai ta zube awajen daidai Baba da Amadu na shigowa gidan tana landing akasa akan idanunsu, Baba yace “Subhanallahi Khadija” da gudu yayi wajen ya tallabo kanta tana bude idanunta kadan kadan tana kallon su, Baba Amadu ne yafara ganin jinin dakebin kafanta dasauri yace “Yaya kalli” dasauri Baba yakalli kafanta yace “Subhanallahi, je tada mota” daidai Mama nafitowa jin hayaniya ganin Hadiza zube akasa ga jini a kafanta yasa dagudu tazo wajen hankalinta tashe abinku da uwa Baba yace “Hadiza nada ciki ne?” Arude Mama tace “ciki?! Ciki kuma, Wlh bantaba sani ba, ko miyar bata taba tofarwa ba, balle zazzabi ko amai, banganta ma da alaman mai ciki ba kwata kwata, bari na dauko hijabi” wucewa tayi aguje ta dauko hijabi akasa Hadiza amota Amadu yarufo gidan sai asibiti wani madaidaicin private asibiti Baba yakaita daidai kudinshi ba irin na yan gayun nan ba, karbanta akayi akai ciki chan Dr yafito ya nuna Amadu yace “kaine mijinta”? Dasauri ya kalli Baba yace “a’a lafiya meya faru”? Dasauri yace “ina mijinta yake?” Anatse Baba yace “likita meya sami diyata nine mahaifinta? Meya faru take bleeding”? Cikeda damuwa likita yace “Baba ko’ina mijinta yake just call him yazo maza maza, bari nakoma ciki, ya iso kwaji ko menene” yawuce yakoma ciki, Mama da hankalinta inyay dubu yatashi tace “kira Nuran Malam, Allah ubangiji yasa yana kano” dan Jim Baba yayi saiya wuce yafita waje yaciro number Nura yayi dialing.
Cikin wani bacci mai shegen dadi sun gama watsewansu da Ummi yaji wayanshi na ringing hakan yasa da kyar ya iya yabude idanunshi, jaye Ummi yayi daga jikinshi ahankali yasa hannunshi yadauki wayan ganin Father Inlaw saida yayi dan jim har wayan ya katse bai dauka ba sannan yayi dialing number back cikeda girmamawa yace “Assalamu Alaykum Baba” dan ijiyan zuciya Baba yasauke yace “Nura ya gaji?” Ahankali Nura yace “Alhamdulillah Baba” anatse Baba yace “gamu a asibitin sangu yanzun nan muka shigo, kawai Hadiza ta sume gaban kitchen saiga jini ya balle mata” dasauri Nura ya yunkura ya tashi daga bakin gadon dayake zaune, anatse Baba yace “sunki gayamana komi Likita yace lallai lallai saina kira mijinta, ana nemanka saisa nakiraka dudda nasan kana Abuja maybe saina yasaka da Likitan awaya ko”?
Anatse Nura yace “ina kano Baba gani nan zuwa” ahankali Baba yasauke ijiyan zuciya feeling calm jin yana kano yace “toh” ijiye wayan Nura yayi yakalli Ummi dake bacci dukowa yayi yaja bargo ya rufanata yana kallon kirjinta da kullum kara girma suke yarasa dalili maybe dan yana matsasu ne oho yawuce bayi wanka yayi yafito ya shirya cikin wata farra yadi mai kyau yana cikin fesa turare Ummi tabude idanu kallonta yayi yace “kin tashi baby girl”? Gyadamai kai tayi ahankali saka agogo yayi yazo bakin gadon ya duko ya manna mata kiss agoshi cikeda so yace “zan fita me zan kawo miki idan zan dawo”? Murmushi tamai tace “babu abinda yakaika dadi ni kadawo da wuri kada in kewanka, me zakaci na dafa maka?” Murmushi yayi cikeda so yace “yau nama nakeso naci but bansan ko Hajiya nada naman rago ba idan akwai kimin farfesu idan babu call me zan kira akawo” gyadamai kai tayi tace “saika dawo Allah karemin Baban Amali” “Ameen Maman Amali” yafadi yanajan hancinta ya mike tareda daukan wayanshi yafita dakin Hajiya yaje ya sanar da ita tace “imaxa kaje Allah yasa lafiya” ahankali yace “Ameen” yawuce tareda shiga mota yaja yasan hospital din hakan yasa yaje yayi parking ya sauka tareda wucewa ciki yana shiga yaga su Baba da Mama gaban wani daki hakan yasa yakara sa wajen cikeda girmamawa ya gaisa dasu akunyace yana kallon dakin daya hango Hadiza da likitoci akanta ta glass door din idanunta lumshe, tsayawa yayi yay jim yana kallonta, kusan 10min yayi awajen saiga likitan da nurses din sunfito ya kalli Nura yace “kaine mijinta”? Danjim kadan yayi kafin yace “yes” “come with me please” Dr yayi magana yana tafiya Nura yabi bayanshi zuwa office nashi suka zazzauna Dr yace “why was parent nata skeptical about calling you danake nemanka?” Dan shiru Nura yayi sai chan yace “bana tareda ita ne yanzu” kallonshi Dr yayi yace “dudda haka dai cus na tabbata cikin dake jikinta nakane” kallonshi Nura yayi dasauri, gyadamai kai Dr yayi yace “yes matan ka na dauke da cikin kimanin 2month da sati biyu but unfortunately……” yadanyi shiru kafin ahankali yace “yafita cikin tayi barinshi!” shiru Nura yayi kaman ruwa ya cinyeshi awajen, arayuwanshi yanason yara, shifa baiki yaga yanada 20kids ba wlh cus he just love kids, da kyar ya hadiye abinda yaji awuya har saida Dr yaga yanda Adam Apple dinshi yayi motsi, ahankali Nura yace “Dr are you sure Babyna yafita? Inace ba yanzun nan tafadi aka kawota ba kunyi scanning ne? Taya kuka tantance cikin yafita”? Yayi maganan cikeda damuwa, dan murmushi kadan Dr yayi ganin mutumin nada son yara from maganan shi dukya rude ya dimauce, dan ijiyan zuciya ya fuzar yace “that’s even the reason yasa nace a nemoka inaso kayi signing this document, tana bukatan wankin ciki cus cikin ya zuba but bai gama ficewa tatas ba” dasauri Nura yadagamai hannu yace “nooooo!” sai kawai ya mike tsaye dasauri jin yanada hope yace “just give me bill let’s pay zan maidata hospital na Abokina” yayi maganan yana kiran Dr Tanimu instantly, ringing daya yadaga yace “kana hospital? Zan kawo Hadiza yanzun nan” kawai ya katse wayan duk Dr na kallonshi yajuya yafita nan da nan duk su Baba na kallonshi yabiya kudin komi yataho dakin da Hadizan take shida wasu nurses suka daurata kan wheelchair duk she’s unconscious suka fito su Baba suka biyosu, wajen motanshi Nura yawuce dasu duk su Baba na kallonshi, da taimakonshi suka dagata daga kujeran sukasa abaya sai a lokacin yajuyo arude ya kallo Mama dake tsaye taredasu Baba yace “Mama zoki zauna da ita anan saisu Baba su biyomu” Toh Mama tafadi ta taho ta shiga su Baba suma suka shiga tasu sukabar asibitin, sosai Nura ke sharara gudu bini bini yana juyowa yana kallon Hadiza da Mama tadaura kanta kan lap dinta, nan da nan suka kai wani babban private hospital na masu kudi already Dr Tanimu ya shirya daki da komi aka karbi Hadiza kawai Nura yasami waje ya zauna yana bug buga kafanshi akasa looking so worried, he’s just praying Dr Tanimu zai fito yagayamai nothing happens to babyshi yana cikin tommy Maman shi alive and health, Mama da Baba duk tana kallon Nura suke kusan yamafisu iyayenta damuwa har ranta Mama take addu’a Allah ya daidaita Nura da Hadiza dan Nura care about Hadiza alot, jibi yanda duk yadamu, kusan 20min Dr Tanimu yadauka adakin yafito dasauri Nura yatashi ganinshi yabi shi zuwa office kasa zama ma yayi yace “tell me babu abinda yasami baby na pls”.

There this connection tsakanin Nura da Hadiza i don’t know am i the only one seeing it ko kuma kuna gani???

Is this real love koko kawai affection ne as per anyi zaman tare da??

Hadiza Nura yakeso ko babyn shi dake cikinta???

Leave a Reply

Back to top button