Hausa NovelsM SHAKUR NovelsMatan Ko Mazan Hausa Novel

Matan ko Mazan 22

Sponsored Links

đŸ’«MATAN?? Ko MAZAN??đŸ’«

âœđŸ»M SHAKUR

EPÄ°SODE 2ïžâƒŁ2ïžâƒŁ
Huuuuhuuuuuu agyara hanya gafa MAMMI HAJIA tazo mana da kayan mata wey no be juju, ba jazz, ba abacadabara ko suddabaru aciki amma kuma aikinshi yafi yankan wuka, MAMMI HAJIA fa tariga tayi suna awannan harkan dan haka ku garzaya aguje kar ayi baku zaku iya shiga whatsapp group nata ta hanyar danna link din nan.

https://chat.whatsapp.com/L9xdTKd3MXZJRW8zkAMSqH

22
Hadiza na zaune kan gado wajejen 8 tana kallo a MacBook dinta da aka kawo mata su Rabi Hafsat da Mama suka shigo dakin suna shigowa wani tsalle sukayi suka rungume Hajiya Hafsat tace “barka Ya Hadiza congratulations” dasauri Hadiza da duk jikinta ke ciwo ta turesu tace “zaku karyani me kuke murna haka” cikeda jin dadi Rabi tabama Hadiza labarin komi dasauri Hadiza takalli Anty Jams tace “wai haka? Shine kikazo jiyan nan kikai shiru”? Dasauri ta kallo Mama tace “Mama da gaske wai yar aikin nan ta gudu Hajiya kuma ta tafi” hade giran sama da kasa Mama tayi tace “nidai tunda kin sami lafiya nima gaskiya tafiya zanyi yau” Rabi tace “Wlh Ya Hadiza da gaske barsu Mama da Anty Jams yan Qalallahu wa Qala Rasulu ne su, but Ummi dai tagudu kuma mijinki ne yamata wulakanci jiya yagayama mamanshi ido da ido bazaije nemanta ba ko bikinto shine Hajiya tai zuciya ya tafi yau” wani ihu Hadiza tayi ta dirko ta rungume su Rabi saita fara rawa da waka. “Jarusalema ikayalami eeeee lonolonse

.” Yanda su uku ke rawan daga Mama har Anty Jams tsayawa sukayi suna kallon yan iskan yaran baki abude, Mama tace “stop celebrating other’s downfall duniya juyi juyi ce yau turn dinka gobe nawani, life is like a roller coaster Hadiza, Rabi’a da Hafsatu” Hadiza tace “Mama Allah ne ke sakamin wlh ba maganan roller coaster anan karma yakama yarinyar nan cus taci amanata gashinan da kanta da dauki kafanta ta tafi, the God am serving can never shame me, ni wlh namaji na warke tas tas, tas, azo asallameni wayyyooo dadi Nuri na is all mine again, Nuri kabiyani” ta kankame Rabi cike da jin dadi Anty Jams ta tabe baki.
Wajajen 10 Nura ya shigo asibitin da sallama yashiga dakin Hadiza na kwance tana kallonshi tana murmushi cikeda so, dab da gadon yaje yasa hannu yaja hancinta yace “wannan kallon fa” murmushi tayi sosai tace “Mijina yayi kyau ne naga, ina kwana” murmushi yamata yace “close your eyes” dan zaro idanu tayi tace “menene”? Daure fuska yayi hakan yasa tarufe da sauri suma su Rabi duk kallon Nuran suke dumbfounded kofa yakalla yace “come in” Drs da Nurses na asibitin ne suka shigo da katon cake da ballons dayawa a hannunsu an rubuta Happy Birthday Didi akan cake din su Mama da Anty Jams duk murmushi sukayi gabaki daya kowa ya manta yau birthday nata har ita kanta ta manta, yakalli Hadizan yace “open your eyes now” ahankali tabude kawai aka fara waka.
“Happy birthday to you, Happy birthday to you, Happy birthday to Hadiza Happy birthday to you
..” fashewa da kuka sosai Hadiza tayi tana kallon Nura kaman ta tsaga jikinshi tashige takeji karban cake din yayi yadaura akan cinyanta yana mata wani kallon soyayya yace “happy birthday Didi, oya blow you candle” blowing candle tayi akahau ihu ana tafi ta yanka cake din red valvet tace “wowww my favorite Thank you Nuri, I love you, thank you all” takalli sauran Drs da Nurses din tamusu godiya duk akacici cake din adakin aka watse Hadiza sai kallon Nura take she can’t believe Allah yabata miji dake sonta haka yake kuma son yaransu juyowa yayi suka hada Ido ya harareta yace “you are 33yrs yanzu, no more tsiwa da rashin ji da stubbornness” pledging tayi tace “nadaina I promise” Mama ta tabe baki tace “Allah sa” fuskanta ya shafa yace “bari nadan leka office kinason wani abu” girgixamai kai tayi tace “saika dawo Allah tsaremin kai” lumshe mata ido yayi yace “Ameen”yafice.
Mama tace “kinyi sa’an miji Hadiza saidai kice Alhamdulillah I hope you will change for good wlh kika rasa Nura kin rasa miji har abada” Anty Jams tace “nama Majal magana nabiya kudi nama tura mata number ki zata saki group dinta na matan aure mai suna Somach dan ubanki saura kada ki natsu ki koyi abubuwa you are 33 yanzu Allah ya chanza ki, namiki order wasu kayan mata from MAMMI HAJIA, shedanun cikin magungunan ta namiki order da HQ ADDICTION, RUWAN BAGAJA da OGA MUST SALUT, gobe tace zatamin delivery tun anan asibiti zaki farasha sabida yabi jikinki” murmushi Hadiza tayi tace “thank you Anty Jams dina don’t worry this time I will make you all proud of me, dagajin sunayen magungunan nan zasu tsula tsiya” Anty Jams tace “dole Nura yaga chanji wlh”

****
Yau Hadiza ta cika one week a asibiti yau aka sallamota suka dawo gida yaranta sai murna suke gobe da sassafe yan uwanta zasu koma kano girke girke suka mata daban daban aka lollada a freezer da uban stew kusan cikin roban fenti duk wani aiki dake gidan sun mata dudda babu wani abinda ke damunta ta warke tass though tanata appointed da psychologist daya ga wata mai zuwa but she’s fine sai uban kayan mata MAMMI HAJIA take sha.
After Magrib yashigo gidan duka akaci abinci tare yakara yin sallama da yan uwanta yawuce masalları sallan isha’i shida Aman.

Wajajen 9 suka shigo gidan yana rikeda Aman dayayi bacci, bakowa a falon sama yawuce yaje dakin Aman din ya kwantar dashi sannan yawuce dakin Hadiza batare daya kalli dakin Ummi ba Hadiza na kwance kan gado tasaka wani arnen rigan bacci pink shara shara, wani kalan kallo Nura yamata yana maida kofan yana rufewa murmushi tamai tace “nayi kyau”? Tai wani juyi agabanshi yace “kin tashi kaina Didi” wucewa yayi yarage kaya tabishi da kallo kaman zata hadiyeshi sannan yabude bayi yashiga dan ya watsa ruwa shiru tayi tana tuna karatın da Majal tamusu kan wanka tareda miji na kara love, kayan jikinta tashiga cirewa ahankali tawuce bayın tabude ahankali Nura na kasan shower kaman daga sama yaji an rungumeshi tsantsan ijiyan zuciya yasauke murya Chan kasa yace “Didi” murmushi tayi cikin yar karaman murya yace “I didn’t get the chance to thank you properly kayi dawainiya dani sosai this past few days not to even talk of kudaden daka kashe for my cardio test da tp to and fro na yan uwana suzo, the suprise birthday and everything, u are indeed my soulmate, Nuri I love you over” wani kalan juyo da ita yayi gabanshi yabi jikinta da kallo ahankali yace “kome namiki kaina namawa Didi me and you are one!” Zata sake magana yawani fizgota jikinshi yana mannata bango manna mata kiss yayi a forehead ya manna mata a hanci kafin ahankali yasauke bakinshi kan nata yafara kissing nata tana maidamai da martani, Ummi ne tafado mai rai he just remembered how she loves kissing him is like whenever it comes to kissing she do most of the work kaman zata cinyemai baki. “Nuri!” Hadiza takirashi bakinta cikin nashi ganin ya tsaya and he’s lost in thought, dasauri ya kalleta yacigaba da kissing nata yana budemata kafa he knacked Hadiza well cikin bayin nan to his biggest suprise batai complaining yajuyata nan ko chan ba full cooperation tanashi, he can’t lie he enjoyed it takara dadi sama da yanda yake jikinta and she’s so tight sosai yau and so warm maganin Hajja mammi yayi aiki, itama Hadiza unlike her the sex yamata dadi bata taba sanin Nura at clocking 50 will this good ba, what a rude f*cker, wanka sukayi suka fito suka hau gado kashe wuta sukayi ta rungumeshi da sauri tareda kai bakinta saitin nashi tace “I love you Nuri” ahankali yace “I love you too Didi” daura kanta tayi kan kirjinshi yana rubbing bayanta ahaka bacci yayi awon gaba dasu.
Washe gari by 8 suka wuce yara dama tun safe suka tafi school Hadiza takalli Nura daya wuce sama tace “bazakaje aiki ba yau” yana murmushi yace “sameni asama today is all yours ba inda zani” murmushi tayi sosai tabiyoshi sama harya kwanta kan gadonta da gudu taje tahau kanshi yace “shikenan zata karyani ke bakisan na soma tsufa ba”? Tana turo baki tace “kai Nuri shairi har wani kiba gareni kuma ni banga tsufan dakake fadiba kamafi wasu samarin iya cin mace” dan kanne mata ido yayi yace “wlh shinakeso ma yanzu kinyi dadi sosai jiya, ride me Didi dagani sai ke gidan” ba musu kaya sukahau ciccirewa juna Hadiza tahau riding nashi dan yanzu bata gardama one two three tagaji sai kawai Ummi takara fadomai arai dasauri yakauda tunaninta ya kwantar da ita yahuayi, ranan wuni sukayi suna more rayuwansu yanda kasan sababbin Amarya da ango.

Washegari
Yau dukansu zasu aiki Nura shiya shirya yaran da kanshi, Hadiza ta sauka kasa hada musu breakfast.
Nura na sama Aman takalmin makaranta yace “Dady har yanzu Anty Ummi bata dawo ba”? Kallon Aman Nura yayi dasauri, Amal tace “Dady I miss Anty Ummi so much” sai kawai yaran duk sukai kaman zasuyi kuka dasauri Nura yace “don’t worry kwanan nan zata dawo okay, muje yanzu Momy ta gama breakfast muci okay” wucewa kasa sukayi atare duk sukai breakfast din mota yazo Nura yafita yakaisu Hadiza ta tashi yace “lemme shower Nuri natafi” dasauri yakalli dinning da kitchen din daya hangi wanke wanke dayawa a sink yace “what about the plates din baki wanke ba the kitchen is looking dirty Didi” Dan tsayawa tayi tareda yatsine fuska tace “bazan wani dadeba zan dawo kasan online sales din dazanyi has been on hold sabida rashin lafiya na, yau kawai zanje ne muyi sorting out everything new kayan danai order zasu iso next week” ahankali yace “okay nine wuce” daga sama tace “adawo lpy” tashi yayi yafice zuwa office Musa ya tarar a office dinshi yace “waikai tunda kayi Amarya ka zunda mu” dan tsaki Nura yayi yasami waje ya zauna saikuma yayi shiru tareda daura hannunshi saman kanshi dasauri Musa yace “lafiya”? Kaman Nura bazaiyi magana ba yace “Ummi tayi zuciya tabar gıdana ta tafi garinsu” cikeda mamaki Musa yace “mene? Kai dalla banson this expensive joke, yaushe kukai auren dahar zatai yaji meya faru”? Gayamai komi Nura yayi Musa yace “haaabaaa Nura, haba kaikuwa dudda ina namiji koni banji dadi ba, Allah sarki Ummi the poor thing must’ve felt all alone wlh dole ta tafi yanzu dai yaushe zaka je daukota dan is obvious kayi kewanta” tabe baki yayi yace “ni kewanta da danedai zan gayamaka eh, yanzu ko tayi shekara ma karta dawo, gida biyu maganin gobara, ni zatama zuciya, haba yau idan inaso zan iya auro mata uku akanme zatace zatamin zuciya babu wani dalili mai kyau, kai kasanni bana batawa mutum rai hakanan maisa bazata min uzuri ba, takari zamanta baxaniba” sosai Musa ke kallonshi kai tsaye danshi yafi Nura iya duniyanci yace “saketa in aura Nura dan Allah!”.

Da sauri Nura yakalli Musa gabanshi yawani fadi danjin maganan yayi kaman saukan aradu sai kawai lips nashi yahau rawa yama kasa magana sai kallon Alhaji Musa yake dake kallonshi kyur ba kunya ba tsoron Allah, cikeda kara gasgatama Nura yace “wlh Nura da gaske nake yoo idan naboye maka zan boye ma Allah ne damukaje bikinka kasan yanda naketa nanatawa azuciyana inama nine kai, inama nataba zuwa gidanka naga Ummi, from the way you are talking Nura bakason yarinyar nan Hadiza itace matarka da Allah yabaka, ku biyun kun dace da juna, yarinyar nan Ummi ka aureta ne kawai to pepper Hadiza kadawo da ita hayyacinta, tunda bukatanka yabiya Hadiza tadawo daidai tadaina gasaka ni ka taimakamin kasaketa na aura wlh wlh ina bala’in son Ummi Nur

” “get out!” Nura yadakama Alhaji Musa tsawa dayasa Musa yace “waikai lafiya komi ke baka haushi kwanan nan, naji zan fita amman dan Allah bani number ta, ban number Ummi” yamikama nura wayanshi wani kalan zabura Nura yayi yatashi kaman zaki idanunshi sunyi jazur yawani kama gaban babban rigan Alhaji Musa cikin tsananin bacin rai kaman zaiyi dambe da Musa yace “matar tawa kake cemin nasaka kana sonta zaka aura” bawai yaji haushi abinda Nura yayi bane amman yasa hannunshi tacire hannun Nura daga gaban babban riganshi yace “Nura bari kaji ni bazan rabaka da matarka ba kuma bazan taba neman matan aure ba kai kasan wayeni bana irin harkan nan, I’m simplying telling you tunda tagama amfanin dazata maka baka sonta yanzu, kasaketa ni zan aureta dan wlh Ummi tamin right from day one dana ganta, kuma ni auren so da kauna zan mata nabata gata da komi ba irin selfish auren dakayi da itaba” “to baza’a saketa ba!” Nura yayi maganan yana tura Musa, Alhaji Musa yace “kana saki kaman na aure yasin nidai tunda yanzu baka tunani da kyau kaga tafiyata zan kiraka kahuce karka manta dan Allah kasaka na aura! And try send me her number!” Bugo kofa Nura yayi azafafe.

Leave a Reply

Back to top button